am'iyyar ANC ta kasar Afrika ta kudu za ta yi kokarin raya kasar
Shugaban kasar Afrika ta kudu Jacob Zuma ya sanar a ran 20 a birnin Cape Town cewa, jam'iyyar jama'ar kasar Afrika ta kudu ta ANC, a matsayinta na daya daga cikin jam'iyyu uku dake jan ragamar mulkin kasar cikin hadin gwiwa za ta yi iyakacin kokarinta wajen jagorantar jama'ar kasar domin raya kasar yadda ya kamata.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku