in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Gawar faraministan kasar Habasha ta iso Addis Ababa
2012-08-22 10:07:33 cri
Gawar marigayi Meles Zenawi faraministan kasar Habasha ta iso birnin Addis Ababa a ranar Talata a gaban idon mambobin iyalinsa, manyan jami'an gwamnati, jakadun kasashen waje dake wakilci a kasar da kuma al'ummar kasar.

Meles Zenawa dai ya rasu a cikin daren ranar Litinin zuwa ranar Talata a wani asibitin kasar waje. Tuni gwamnatin kasar ta shiga cikin zaman makoki, haka kuma an sauko da tutocin kasar kasa. Bisa ga yadda kundin tsarin mulkin kasar ya tanada, mataimakin faraministan kasa yake zama faraministan kasa na wucin gadi. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China