Gwamnatin kasar Malawi ta soke karbar bakuncin taron AU
Wani labarai da dumi-dumi da muka samu ya bayyana cewa, a ranar Jumma'a ne gwamnatin kasar Malawi ta bayar da sanarwar soke karbar bakuncin taron kolin AU da aka shirya gudanarwa a watan Yuli a kasar da ke kudancin Afirka. (Ibrahim Yaya)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku