Ya furta cewa ,"domin kawar da wannan matsala da rage wahalhalun da mata ke fuskanta a lokacin tashe-tashen hankali, da farko sai mun hana wanzuwar yaki, da kuma rage abkuwar tashe-tashen hankali.
Wang ya ce, gwamnatoci na da nauyin farko na bada kariya ga mata da kuma gwagwarmayar kawar da yi musu fyade, it kuma hukumar kasa da kasa na iya kawo taimakon da ya kamata, wanda ya zo daidai da dokokin tsarin MDD, tare da darata yancin kasashen da lamarin ya shafa.
Buga da kari, a koye babban muhimmanci da a karfafa mata wajen halartar lamuren kawo zaman lumana domin su kawo na su kokari. (Abdou Halilou).