Babban jami'in kotun duniya dake birnin Hague na kasar Holland Luis Moreno-Ocampo ya bayar da takardun shaida ga alkali domin shigar da kara kan shugaban kasar Libiya Moammar Gadhafi da 'dansa Saif Al Islam da kuma babban jami'in hukumar leken asiri ta kasar Abdullah Al Senussi, kuma ya nemi kotun duniya da ta farauce su.
1 2 3