in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Aikin sake gina gundumar Wenchuan bayan da aka samu girgizar kasa ya samu lambar yabo ta M.D.D
2011-05-12 15:43:27 cri

A ranar 11 ga wata, a birnin Geneva na kasar Switzerland, kwamitin kula da aikin sake gina wuraren da suka gamu da bala'i a duniya, ya ba da sakamakon lambar yabo ta farfado da wuraren da suka gamu da bala'i a kasashen duniya ga sana'ar yin gora a lardin Sichuan da aka samu bala'in girgizar kasa ta samu lambar yabo ta kirkiro.

Kungiyoyin kasashen duniya ciki har da kungiyar EU sun ba da kyautar kudi wajen raya sana'ar yin gora a lardin Sichuan, watau inda aka samu girgizar kasa, don raya sana'ar goran cikin dogon lokaci, kana, an yi amfani da fifikon na wannan lardi don rage talauci da samar da guraben aikin yi da gina gine-gine don maganin girgizar kasa da samun bunkasa cikin dogon lokaci.

Haka kuma, an kimanta cewa, wannan aiki zai kara samar da guraben aikin yi da yawansu ya kai sama da dubu 20, yanzu, an kafa yankunan masana'antu yin gora 8 a gundumomin da aka samu bala'i masu tsanani.(Bako)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China