in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban babban bankin kasar Sin ya bayyana cewar za a aiwatar da gyare-gyare kan darajar musayar kudi
2011-03-11 14:05:27 cri

A ran 11ga wata, a birnin Beijing, shugaban babban bankin kasar Sin Zhou Xiaochuan ya bayyana cewa, kasar Sin za ta ci gaba da yin gyare-gyare kan darajar musayar kudi mataki-mataki.

Zhou Xiaochuan ya bayyana cewa, ko da yake yawan karuwar CPI na kasar ya karu a watanni 3 da suka wuce, amma ba a samu hauhawar farashin kayayyaki ba. Kasar Sin za ta bunkasa tattalin arzikin ta hanyoyi daban daban.

Ban da haka kuma, Zhou Xiaochuan ya kara da cewa, aikin yin gyare-gyare kan darajar musayar kudi muhimmin mataki ne wajen bunkasa tattalin arzikin kasar.(Abubakar)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China