in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin ta daddale yarjejeniyoyin hadin gwiwa 14 da kasashen Afrika a fannin shari'a
2010-10-06 20:10:33 cri

Tun daga shekara ta 1994, kasar Sin ta daddale yarjejeniyoyin hadin gwiwa 14 da kasashen Afrika a fannin shari'a.

Bisa labarun da manema labaru suka samu daga taron tattaunawar dokokin shari'a a karo na 2 na dandalin tattaunawar hadin gwiwa tsakanin kasar Sin da kasashen Afrika, an ce, kasar Sin da kasashen Afrika sun sauke nauyin dake kansu domin gudanar da shari'a a tsakaninsu, har da kai sammaci da gudanar da bincike da samun shaidu da bin bahasi wajen shari'a. Haka kuma, in akwai hali, za a dinga mayar da masu aikata laifi zuwa gida don ci gaba da daukar matakan kara ko yin hukunci a kansu.(Bako)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China