Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-08-19 18:23:53    
Isra'ila tana tafiyar da matakan kashin kai da karfi

cri

Ran 16 ga wata, Madam Hadad wadda shekarunta ya kai 40 ta bar gidanta na wani matsugunai dake zirin Gaza, yanzu tana zama a Nichalim, ta ce,"Na sake gida zuwa nan saboda abokaina suna zama a wannan wuri, yanzu babu abin da za mu yi sai fuskantar da nan gaba."

Ko da ya ke Madam Hadad ta sake fara zama a wannan wurin maras sani, amma ta sani zamanta zai cigaba.

Muna nan rediyon kasar Sin, Jama'a masu sauraro, wannan rahoton da 'yan jarida He Jinzhe da Liao Jibo suka yi daga matsugunai na zirin Gaza. Ku zama lafiya. [Musa]


1  2  3  4