Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Kasar Sin ta taya Alassane Ouattara murnar sake zama shugaban kasa
2020-11-11 19:25:29        cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin, mista Wang Wenbin, ya bayyana a yau Laraba cewa, kasar Sin tana taya shugaban kasar mai ci Cote d'Ivoire, Alassane Ouattara murnar sake lashe babban zaben kasar. A cewar kakakin, kasar Sin da kasar Cote d'Ivoire na da hulda mai kyau. Kana a nan gaba kasar Sin na son karfafa hadin gwiwa da Cote d'Ivore, don kara yaukaka huldar dake tsakanin kasashen 2. (Bello Wang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China