![]() |
|
2020-05-07 19:07:03 cri |
Shugaban cibiyar, Mista Joseph Bénié Vroh Bi, ya ce duk da cewa akwai bambancin yanayin da ake ciki a Cote d'Ivoire da kasar Sin, amma Cote d'Ivoire ta koyi yadda kasar Sin take dakile yaduwar cutar, domin aiwatar da shirinta na kandagarkin yaduwar cutar daidai da halin da take ciki, al'amarin da ya zama babbar nasara ga hadin-gwiwar kasashen biyu a fannin lafiya. (Murtala Zhang)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China