2019-10-24 14:25:47 cri |
Ofishin firaministan kasar Iraki ya fadi haka cikin wata sanarwar da ya gabatar, haka kuma ya ce yayin da suke ganawar, jami'an biyu sun tattauna batutuwan da suka hada da huldar dake tsakanin Iraki da Amurka, da yunkurinsu na ci gaba da hadin gwiwa domin dakile kungiyar masu tsattsauran ra'ayi ta IS, da yanayin da kasar Syria ke ciki, da dai makamantansu. (Bello Wang)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China