2019-07-07 16:55:34 cri |
Kana a wannan rana dai aka fafata tsakanin kungiyoyin wasan kasashen Masar da Afirka ta Kudu a birnin Alkahira, inda kungiyar Afirka ta Kudu ta doke Masar da ci 1 mai ban haushi, hakan ya ba ta damar shiga jerin kungiyoyi takwas da za su fafata a wasa na gaba na gasar AFCON, za kuma ta fafata da kungiyar Najeriya a gasar da za a shirya a ranar 10 ga wata. (Bilkisu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China