2019-06-22 15:41:55 cri |
Sai da Nijeriya ta jira wasan karshe na rukunin da take a ranar Alhamis kafin ta samu gurbi a zageye na 16 na gasar, a matsayin daya daga cikin kungiyoyin 4 mafiya kwazo na dake mataki na 3 a rukunin.
Thomas Dennerby ya bayyanawa manema labarai kafin wasan cewa, sun yi farin ciki sosai da ganin cewa za su buga wasa a zagaye na 16.
Ya kara da cewa, duk da ba su san kungiyar da za su kara da ita ba, kungiyar ta ci gaba da daukar horo a ranar Laraba da Alhamis. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China