Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-11-05 21:00:23    
Kawance kan aikin karbar harajin kwastam ya kara dungula kasashen gabashin Afirka

cri

Kungiyar EAC ta kunshi kasashe mai membobi 5, da suka hada da Kenya, Tanzania, Uganda, Rwanda, da kuma Burundi, wadda ta shafi mutane miliyan 120, sa'an nan ta samar da wani tattalin arziki da ya kai dala biliyan 60. A watan Janairun shekarar 2005, kungiyar EAC ta kafa kawance dangane da aikin karbar harajin kwastam, wanda da farko ya shafi Kenya, Tanzania,da kuma Uganda kawai. Bayan haka kuma, a watan Yuni na shekarar 2007, kasashen Rwanda da Burundi su ma sun shiga kungiyar EAC, sa'an nan sun halarci kawancen aikin karbar haraji a watan Yuli na shekarar bana.

1 2 3