Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-10-06 17:53:32    
An fara samun sakamako mai kyau wajen aiwatar da tayin afuwar da gwamnatin Nijeriya ta yiwa masu fafutuka a yankin Neja Delta

cri

Kafofin watsa labaran Nijeriya suna ganin cewa, kamata ya yi gwamnatin kasar ta samar da guraban ayyukan yi ga 'yan gwagwarmayan da suka ajiye makamansu tun da wuri, in ba haka ba, akwai yiwuwar su sake komawa hanyar aikata munanan laifuffuka. Amma samar da guraban ayyukan yi ba wani abu ne mai sauki ba, haka kuma akasarin 'yan gwagwarmayar ba su da cikakken ilimi, shi ya sa suka gaza wajen samun aiki. Manazarta suna ganin cewa, an fara samun sakamako mai kyau wajen bada tayin ahuwa ga masu fafutuka a yankin Neja Delta mai arzikin man fetur, amma ana bukatar kara yin kokari domin tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a wannan yanki.(Murtala)


1 2 3