Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-07-02 10:49:00    
Taron koli na AU na mai da hankali kan batun bunkasa ayyukan gona da kuma halin da ake ciki a Somaliya da dai sauran muhimman batutuwa

cri

Mataimakin shugaban kungiyar AU Mista Mwencha ya yi jawabi a gun taron, inda ya yi nuni da cewa, tun daga farkon shakarar bara ne, aka samu saurin karuwar farashin abinci a fadin duk duniya. Hakan ya janyo babban kalubale ga kokarin da kasashen Afrika suke yi wajen kawar da talauci. Sa'annan ya furta cewa, ' Cikakken shirin bunkasa ayyukan gona na Afrika' da kungiyar AU ta kaddamar da zummar taimakawa kasashen Afrika wajen bunkasa sha'anin noma da kuma Afrikawa dake fama da talauci, labuddah zai bada muhimmin taimako irin na jagoranci ga warware tarzomar abinci. Dadin dadawa, Mista Mwencha ya kalubalanci gwamnatocin kasashe daban-daban na Afrika da su aiwatar da wannan shiri cikin tsanaki, ta yadda za su tabbatar da samun bunkasuwar tattalin arziki mai dorewa.

1 2 3