Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-10-22 17:39:33    
Sin da kungiyar ASEAN za su hada kansu domin tinkarar ricikin harkokin kudi na duk duniya

cri

An bude bikin baje koli a karo na 5 tsakanin Sin da kungiyar kasashen masu kudu maso gabashin Asiya wato ASEAN a takaice a ran 22 ga watan a birnin Nanning, babban birnin jihar Guangxi ta kabilar Zhuang da ke da ikon tafiyar da harkokinta ta kasar Sin. Game da tabarbarewar halin da ake ciki a halin yanzu dangane da harkokin kudi da tattalin arziki, manyan jami'ai na Sin da kungiyar ASEAN da ke halartar taron, duk sun bayyana buri daya na kara hada kai a fannonin tattalin arziki da cinikayya, da kokartawa tare domin tinkarar ricikin harkokin kudi.


1 2 3