Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-03-12 17:38:24    
Taron manema labaru na ministan harkokin waje na kasar Sin Mr Yang Jiechi

cri

Da aka tabo magana kan dangantakar da ke tsakanin Sin da Afirka, minista Yang ya ce,

'Kasar Sin ta zama tsohuwar kawa ta jama'ar kasashen Afirka. Har kullum muna ganin cewa, ko da yake moriyar da ke tsakanin kasa da kasa tana da muhimmanci, amma zumunci da da'a suna da muhimmanci sosai da sosai.'

A shekarar 2008, kasar Sin za ta shirya gasar wasannin Olympics. Wasu manema labaru sun gabatar da tambayoyi cewa, wasu mutane sun hada gasa wasannin Olympics da siyasa. Game da haka, minista Yang ya ce,

'Kaunar kasa, ba ta da nasaba da yunkurin mayar da gasar wasannin Olympics a siyasance. Duk wadanda suke dubu abubuwa bisa matsayin adalci da gaskiya suna iya ganin cewa, jama'ar kasar Sin suna nuna goyon baya ga gasar wasannin Olympics cikin sahihiyar zuciya.'


1 2 3