Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2007-09-10 14:23:48    
Ziyarar da Ban Ki-moon ya yi a kasar Sudan ta kyautata amfanin MDD kan batun Darfur

cri

A ran 3 ga watan Satumban da muke ciki, Ban Ki-moon ya isa birnin Khartoum, ya bayar da wani jawabi mai lakabi "Gudummowar da M.D.D. take bayar lokacin da duniya take samun sauye-sauye", inda ya bayyana cewa, ya kamata a daidaita batun Darfur ta hanyoyin shimfida zaman lafiya da ciyar da ayyukan siyasa gaba da samar da taimakon jin kai da neman bunkasuwa a shiyyar.

Amma a waje daya, manazarta sun nuna cewa, ba a iya yin watsi da sabane-sabanen da ke kasancewa a tsakanin Sudan da M.D.D. ta wannan ziyara daya kadai da Ban Ki-moon ya yi a kasar Sudan ba. A cikin halin da ake ciki yanzu, ba zai yiyuwa ba ne ta yarda da M.D.D. ta maye gurbin ba da jagoranci na kungiyar Tarayyar Afirka kan batun Darfur. (Sanusi Chen)


1 2 3