Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2007-07-27 16:46:19    
Ana ta inganta hadin kai tsakanin Hong Kong da babban yankin kasar Sin a fannin tattalin arziki da cinikayya

cri

A farkon watan Yuni da ya wuce, Malam Mike Rowse, shugaban hukumar kula da harkokin zuba jari ta Hong Kong ya bayyana a fili a gun wani taron manema labaru cewa, ya kamata, a kara ba da kwarin guiwa ga kamfanonin babban yankin kasar Sin da su bunkasa harkokinsu a Hong Kong. Ya ce, "muna ganin cewa, ya kamata, a kara bai wa kamfanonin babban yankin kasar kwarin guiwa don bunkasa harkokinsu a Hong Kong, ta haka za a hada kan bangarorin nan biyu a gu daya a fannin tattalin arziki. Yayin da muka ga babban kamfanin sayar da kayayyaki masu aiki da wutar lantarki na GOME yake bunkasa harkokinsa a Hong Kong, yana yin takara tare da kamfanonin Hong Kong, ta haka zai ba da taimako wajen kyautata kasuwannin sayar da kayayyaki da tsarin sana'o'I a Hong Kong. Wannan abu ne da muke fatan a samu."(Halilu)


1 2 3