Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2007-02-16 15:31:34    
Ana kara inganta hadin kai a tsakanin Sin da Kungiyar ASEAN ta hanyar raya yankin tattalin arziki na Bac Bo

cri

A shekarar bara, jihar Guangxi ta kasar Sin ta gabatar da sabon shirinta na hadin guiwar mashigin teku na Bac Bo a fannin tattalin arziki. Bisa shirin nan, ban da kasashen Vietnam da Thailand, za a mayar da kasashen Malasiya da Singapore da Indonesiya da Philippines da Brunei da suransu kasashe da za su zama kasashe da za a hada kansu cikin yankin tattalin arziki na Bac Bo.

Malam Chen Wu, mataimakin shugaban jihar Guangxi ta kasar Sin ya yi hira da wakilnmu cewa, "sabon shirin nan zai ba da taimako wajen habaka fannoni da ake hadin guiwa a tsakanin Sin da kungiyar ASEAN, da gaggauta raya yankin cinikayya cikin 'yanci a tsakaninsu, da kara inganta hadin guiwarsu, da samar da sabbin hanyoyi da ake bi wajen bunkasa harkokin tattalin arziki".

Bisa ci gaba da ake samu wajen raya yankin tattalin arziki na mashigin teku na Bac Bo, za a kara habaka harkokin tattalin arziki da cinikayya a tsakanin kasar Sin da kungiyar ASEAN musamman ma a tsakanin jihar Guangxi ta kasar Sin da Pan kasashen mashigin teku na Bac Bo.(Halilu)


1 2 3