Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-05-11 17:12:23    
Karancin albarkatan ruwa ya kawo tasiri ga yalwatuwar tattalin arzikin Afrika

cri
 

Wani Rahoton Majalisar Dinkin Duniya kan taswirar rarrabawar tafkokin Afrika ya bayyana cewa , har yanzu ba a hana raguwar ruwan tafkokin Afrika ba . Daga hotunan da aka dauka ta tauraron 'dan Adam ana iya ganin cewa , matsayin ruwan tafkoki masu yawa na Afrika ciki har da Tafkin Nakuru da Tafkin Chadi yana ragewa .

Wani kakakin Hukumar shirye-shiryen muhalli ta Majalisar Dinkin Duniya ya ce , kusan dukannin tafkokin Afrika auna lalacewa . Wannan kakakin ya yi gargadi cewa , tafkoki albarkata masu daraja ne da mutanen Afrika suke dogara a wajen zaman rayuwa . Idan ba a iya kiyaye su sosai ba , to , ba za mu iya tabbatar da makasudin yalwatuwa na shekaru dubu na Majalisar Dinkin Duniya a shiyyoyin Afrika ba .

To, jama'a masu sauraro, shirin "Duniya ina labari " da za mu iya kawo muku ke nan a yau . Ado ne ya fasara wannan bayanin . Birkisu ce ta karanto muku . Da haka muke muku sallama tare da fatan alheri .(Ado )


1  2  3