2020-11-09 13:53:35 cri |
Tun daga watan da ya gabata ne dai hukumar kwallon kafar kasar Ghana ko GFA, ta fara aiki tare da kwamitin kar ta kwana da gwamnatin kasar ta kafa, domin yiwa daukacin 'yan wasa, da masu horas da su, da jami'ai na kungiyoyi 18 dake buga gasar zakarun kulaflikan kasar gwajin cutar ta COVID-19.
Babu tabbas game da ko 'yan wasan da suka harbu da cutar za su warke, kafin fara buga kakar wasannin ta 2020 zuwa 2021, wadda aka tsara farawa a ranar 14 ga watan nan na Nuwamba. (Saminu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China