![]() |
|
2020-07-20 20:46:19 cri |
Wang na wannan kalamin ne, yayin da yake mayar da martani kan kalaman baya-bayan da Mike Pompeo ya yi game da kasar Sin. Kasar Sin na fatan bangaren Amurka zai nuna halin ya kamata kan rayuka da lafiyar al'ummominta, ta kuma mayar da hankali da ma karfinta wajen yaki da annobar a cikin kasarta, kana ta karfafa alakar kasa da kasa. A don haka, ba daidai ba ne ta rika sukar WHO ko kasar Sin da tunanin da ba shi da tushe. (Ibrahim Yaya)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China