![]() |
|
2020-05-18 20:03:06 cri |
Zhao Lijian ya ce a yayin taron, an zartas da wata sanarwar hadin gwiwa. Kuma taron, muhimmin jigo ne na musayar fasahohin yaki da cutar numfashi ta COVID-19 da aka gudanar tsakanin kasashen uku, bayan taron ministocin harkokin wajen kasashen Sin da Japan da Koriya ta Kudu ta fuskar batun cutar COVID-19, wanda aka yi a watan Maris, da kuma taron shugabanni, da taron ministocin kiwon lafiya da kasashen uku suka yi da kungiyar tarayyar kasashen kudu maso gabashin Asiya na ASEAN a watan Afrilu. (Maryam)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China