![]() |
|
2020-04-23 20:03:18 cri |
Ko da a watan Maris da ya gabata ma, sai da kasar Sin ta baiwa hukumar ta WHO tallafin kudi har dalar Amurka miliyan 20, wadanda aka yi amfani da su, wajen karfafa hadin gwiwar kasa da kasa a fannin yaki da wannan cuta ta COVID-19, da kuma taimakawa kasashe masu tasowa, inganta ikon su na tunkarar wannan annoba. (Saminu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China