Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Ali Albade dake bada gudummawa ga ayyukan dakile cutar COVID-19 a kasar Sin
2020-04-13 11:19:49        cri


A halin yanzu akwai baki 'yan kasashen waje da dama a kasar Sin, wadanda ke bada tasu gudummawa ga ayyukan kandagarkin yaduwar cutar numfashi ta COVID-10 a kasar. Ali Albade, wani dan Jamhuriyar Nijar ne da ya shafe shekaru 11 yana karatu da aiki a kasar Sin, kuma daya ne daga cikin irin wadannan masu ba da gudummawa.

A 'yan kwanakin baya, abokin aikin mu Murtala Zhang, ya ziyarci unguwar da Ali Albade yake da zama, wato unguwar Furun dake yankin Haidian na nan birnin Beijing, inda ya zanta da malam Ali, game da irin yadda yake gudanar da aikin sa-kai, da ma irin kira da ya yi ga baki 'yan kasashen waje, da su bi dokokin kasar musamman a fannin yakar cutar COVID-19. Malam Ali ya fara da bayyana abun da ba shi sha'awar gudanar da aikin sa-kai a unguwar Furun.

Ga dai yadda tattaunawar ta su ta kasance……….

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China