![]() |
|
2020-03-15 16:26:28 cri |
Sanarwar ta ce matakin rufe wuraren ibadun kasar zai fara ne tun daga yau Lahadi, inda aka bada umarnin yin ibadu daga cikin gidaje, yayin da makarantun kasar da manyan cibiyoyin ilmin kasar za su ci gaba da zama a rufe daga ranar Litinin mai zuwa.
A cewar sanarwar sabbin matakan da aka dauka za su taimakawa kasar wajen takaita barazanar yaduwar cutar COVID-19 a kasar. (Ahmad Fagam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China