2020-02-08 18:37:15 cri |
Wasu manyan jami'an jihar sun tafi kauyen a jiya Jumma'a, inda suka jajantawa iyalan wadanda suka rasu, da tunasar da su don su yi hattara, da hada gwiwa da hukumomin kasar, don kama mutanen dake kai mummunan hari tun da wuri.
A shekarun baya bayan nan, wasu kungiyoyi 'yan ta'adda sun yi ta kaddamar da hare-hare a yammacin kasar Nijar, inda ke iyaka da kasashen Mali, da Burkina Faso, tare da haddasa asarar rayuka da yawa. (Bello Wang)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China