Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Wasu jiragen saman yaki sun dawo kasar Sin daga yankunan teku na Aden da Somaliya
2020-10-27 08:47:57        cri

 

 

 

 

Bayan ta yi kusan watanni 6 tana tsaron jiragen ruwan daukar kaya da suke wuce yankunan tekun Aden da Somaliya, tawagar dake kunshe da jiragen ruwan yaki uku na kasar Sin ta koma wata tashar ruwan soja dake lardin Zhejiang a ranar 14 ga watan Oktoba. (Sanusi Chen)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China