Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Ga yadda sojojin kasar Sin suke tabbatar da zaman lafiya a Sudan ta kudu
2020-10-26 09:02:04        cri

 

 

A cikin 'yan watannin baya, a kan samu matsalolin kwace kayayyakin fararen hula da na tarzoma a kasar Sudan ta kudu sakamakon tabarbarewar tattalin arzikin kasar, sabo da haka, a kwanakin baya, rundunar sojojin MDD wadda ke tabbatar da zaman lafiya a kasar Sudan ta kudu, ta kafa wata tawagar dudduba yadda kananan rundunonin sojojin kasashe daban-daban, ciki har da kasar Sin suke share fagen aikin yaki da matsalolin tarzoma domin tabbatar da ganin an tafiyar da aikin tabbatar da zaman lafiya a kasar kamar yadda ya kamata. (Sanusi Chen)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China