2020-10-10 17:36:07 cri |
A cewar shugaba Xi, har kullum, a shirye Sin take ta hada hannu da Koriya ta arewa wajen raya dangantakar dake tsakaninsu, da ingiza ci gaban manufofin gurguzu na kasashen biyu, domin kara samar da moriya ga kasashen da al'ummominsu da kuma bayar da sabuwar gudunmuwa ga zaman lafiya da tsaro da ci gaban yankinsu. (Fa'iza Mustapha)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China