2020-10-10 15:31:53 cri |
A nasa bangare, shugaba Mahamadou Issoufou ya yabawa dangantakar dake tsakanin kasashen biyu, inda ya ce, hadin kan kasashen ya taimakawa bunkasar tattalin arziki da al'ummar kasarsa, yana mai cewa, Niger na matukar godiya da wannan. Ya kara da cewa, Niger da Sin abokai ne dake goyon bayan juna, kuma ya yi imanin cewa, kasashen biyu za su taka rawa wajen kiyaye tsarin gudanar da harkoki tsakanin bangarori daban-daban da kafa zaman oda da dokar kasa da kasa mafi adalci da daidaito. (Amina Xu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China