2020-09-30 09:07:53 cri |
Gobe 1 ga watan Oktoba, Najerya ta cika shekaru 60 da samun 'yancin kai daga Turawa 'yan mulkin mallaka, ita ma kasar Sin ta cika shekaru 71 da kafa Jamhuriyar Jama'ar kasar. Hotunan dake nuna wani babban kwandon furanni mai kyan-gani da aka ajiye a babban filin Tian'anmen dake Beijing, fadar mulkin kasar Sin, domin murnar wannan muhimmiyar rana.(Murtala Zhang)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China