![]() |
|
2020-09-08 20:35:44 cri |
Kididdigar ta nuna cewa, kaso 79 na magidantan jihar Rivers, da kaso 72 na magidantan birnin tarayyar kasar Abuja, sun bayyana cewa, su kan tsallake wasu lokutan cin abinci, sakamakon mummunan tasirin da cutar COVID-19 ta yi ga tattalin arzikin su.
To sai dai kuma, tuni babban bankin Najeriyar CBN, ya amince da shigo da tam 262,000 na masara daga waje, domin ragewa 'yan kasar radadin kamfar hatsi da ake fuskanta. (Saminu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China