Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Abubakar Mudi Abdullahi: rashin sani ne ke sa mutane ce-ce-ku-ce dangane da dangantakar Sin da Afrika
2020-09-01 15:36:31        cri


A kwanan baya, wakiliyar sashin Hausa na CRI Fa'iza Muhammad Mustapha, ta tattauna da Injiniya Abubakar Mudi Abdullahi, matashi kuma ma'aikacin gwamnatin Nijeriya. Cikin hirar tasu, sun tattauna kan ziyararsa a kasar Sin, da irin ci gaban da ya gani, tare da bayyana ra'ayinsa game da hadin gwiwar Sin da Afrika.(Murtala Zhang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China