2020-06-17 20:48:22 cri |
Kasashen Sin da Afirka ta kudu wadda ke rike da shugabancin karba-karba na kungiyar tarayyar Afirka(AU) da kasar Senegal dake shugabancin dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka(FOCAC) ne suka shirya wannan taron cikin hadin gwiwa
Shugabannin kasashen Afirka, ciki har da mambobin babban taron shugabanni da gwamnatocin AU da shugabannin karba-karba na manyan kungiyoyin kasashen nahiyar da shugaban hukumar gudanarwar kungiyar tarayyar Afirka(AU) ne suke halartar taron kolin.
Sauran sun hada da babban sakataren MDD da babban darektan hukumar lafiya ta duniya, wadanda ke halartar bikin a matsayin baki na musamman.(Ibrahim)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China