Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Ministan harkokin wajen kasar Sin ya bukaci Sin da Indiya da su rika tattaunawa don wanzar da zaman lafiya a kan iyakokinsu
2020-06-17 20:31:22        cri
Mamba a majalisar gudanarwar kasar Sin kana ministan harkokin wajen kasar, Wang Yi ya ba da shawarar zurfafa tattaunawa da yin mu'amala tsakanin kasarsa da Indiya, a wani mataki na magance batun kan iyaka da ma tabbatar da zaman lafiya da fahimtar juna a kan iyakokin yankunan kasashen biyu yadda ya kamata.

Wang ya bayyana haka ne, yayin da yake zantawa ta wayar tarho da takwaransa na kasar Indiya S jaishankar. (Ibrahim)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China