Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Sin za ta kaddamar da takardar bayani dangane da matakan da kasar ta dauka na yaki da COVID-19
2020-06-05 15:50:52        cri
Da karfe 10 na safiyar ran 7 ga watan Yuni, ofishin yada labarai na majalisar gudanarwa ta kasar Sin zai kaddamar da takardar bayani dangane da matakan da kasar ta dauka na yaki da COVID-19, kana zai kira taron manema labarai game da haka.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China