2020-05-08 20:50:15 cri |
A cewar rundunar, Igbagwa ne mutum na biyu, cikin manyan masu laifi da hukumomin tsaron kasar ke nema ruwa a jallo. Kuma dakarun rundunar sojin musamman ne suka harbe shi, kamar dai yadda wata sanarwa da rundunar ta fitar a yau Juma'a ta bayyana, ko da yake ba a bayyana yanayi ko lokacin da aka hallaka shi ba. (Saminu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China