![]() |
|
2020-04-14 19:35:49 cri |
Cibiyar ta bayyana cikin wata sanarwa da kamfanin dillancin labarai na Xinhua ya samu kwafenta a yau Talata cewa, ya zuwa jiya Litinin, an samu sabbin mutane 20 da aka tabbatar sun kamu da cutar a jihohi biyar na kasar.
Sai dai cibiyar ta bayyana cewa, galibin mutane 343 da suka kamu da cutar a kasar, suna samun sauki. Daga cikin wannan adadi, an sallami mutane 91 bayan sun warke daga cutar, kana mutane 10 sun mutu. (Ibrahim)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China