Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Kande Ma: Karo ilmi a Najeriya ya sa na kara fahimtar kasar
2020-04-14 15:11:38        cri

 

 


A kwanan baya, wakiliyarmu Kande Gao ta samu damar yin hira tare da Basiniya da ke koyon harshen Hausa a jami'ar koyon harsunan waje ta Tianjin da ke kasar Sin. Sunanta na Hausa shi ne Kande, kuma a shekarar bara, ta samu damar karo ilmi a Jami'ar Bayero. A cikin hirar, dalibar Kande ta bayyana yadda ta ji dadin karatu da zama a Kano, da ma yadda take karatu a gida bayan dawowarki daga Najeriya sakamakon bullowar cutar COVID-19 a Sin.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China