Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Ga yadda sojojin kasar Sin dake birnin Shenzhen suke tsaron tsuntsaye
2020-04-07 14:52:52        cri

 

 

 

 

 

Ranar 1 ga watan Afrilu, "rana ce ta kare tsuntsaye ta kasa da kasa", a gabannin ranar, wasu tsuntsayen dake da zama a yankin teku na birnin Shenzhen, sun shiga "takardar muhimman fadamun da za a bada kariya a shekarar 2020" da gwamnatin kasar Sin ta tsara. Yau fiye da shekaru 20 da suka gabata, a wani sansanin sojin ko ta kwana da aka jibge a birnin, an kafa wata tawagar tsaron tsuntsaye, wato a lokacin da sojojin ko ta kwana suke sauke nauyin tsaron kan iyakar kasa da kasa a birnin, suna kuma kokarin tsaron tsuntsaye a yankin. (Sanusi Chen)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China