![]() |
|
2020-03-28 16:51:26 cri |
Sanarwar da kwamitin kula da harkokin wajen kasar na majalisar ya fitar, ta ce an zartar da dokar duk da adawa mai karfi da Sin ta nuna.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Sin, Geng Shuang, ya bayyana a jiya cewa, Sin na bukatar Amurka ta gyara kuskurenta, kada ta awaitar da dokar, kuma kada ta kawo tsaiko ga yunkurin wasu kasashe na hulda da kasar Sin, ko kuma Sin din ta mayar da martanin da ya dace. (Fa'iza Mustapha)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China