![]() |
|
2020-04-01 11:02:04 cri |
A zantawar tasu, malam Bello Ado ya bayyana cewa, cutar COVID-19 dake addabar duniya, na yin illa sosai ga tattalin arziki, gami da harkokin kasuwancin duniya, kuma ya kamata gwamnatocin kasashe daban-daban su dauki matakan da suka dace domin rage illar da take haifarwa, ciki har da gwamnatin Najeriya. Bello Ado ya kara da cewa, a halin yanzu cutar COVID-19 na yin sauki sosai a kasar Sin, kuma farfadowar tattalin arzikin kasar na da alaka sosai da farfadowar tattalin arzikin duk duniya.(Murtala Zhang)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China