![]() |
|
2020-03-25 20:39:34 cri |
A cewar cibiyar yaki da cututtuka da kandagarkin yaduwarsu ta nahiyar, ko Africa CDC a takaice, kasashen da ke kan gaba wajen yawan masu dauke da cutar sun hada da Afirka ta kudu mai mutane 709, sai Masar mai mutum 402, da Algeria mai mutane 264, da Morocco mai mutum 170.
Cibiyar ta Africa CDC ta kuma bayyana cewa, akwai mutane 203 da suka warke bayan kamuwa da cutar ta COVID-19, a kasashen nahiyar 14. (Saminu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China