Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Yadda ake tafiyar da harkokin koyarwa a kasar Sin a lokacin yaki da COVID-19?
2020-03-20 21:02:17        cri


A shirinmu na yau, za mu tuntubi wani malami ko kuma dalibi, sabo da yana koyarwa yana kuma dalibta a birnin Shijiazhuang, hedkwatar lardin Hebei na kasar Sin, domin jin ta bakinsa yadda yake gudanar da harkokin koyarwa da kuma karatu a matsayinsa na malami kuma dalibi musamman a wannan yanayi na musamman da ake ciki, da kuma matakan da aka dauka a wajensu don kandagarkin cutar.(Lubabatu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China