Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Kungiyar wasan kwallon kwando mata ta kasar Sin ta samu iznin shiga wasannin Olympics na Tokyo
2020-02-14 08:52:31        cri

Kungiyar wasan kwallon kwando mata ta kasar Sin ta doke ta Koriya ta Kudu, hakan na nuna cewa, Sin ta doke dukkan kasashen dake a suke rukuni daya a wasan neman shiga wasannin Olympics na Tokyo, abin da ya bata damar halartar gasar.(Zainab Zhang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China