2020-01-14 21:01:51 cri |
Moussa Faki Mahamat ya bayyana hakan ne a yau Talatar. Ya ce matakin ya tabbatar da irin gagarumin ci gaba da aka samu, game da kokarin cimma nasarar kudurorin tsayawar nahiyar da kafafunta ta fuskar kudaden gudanar da ayyuka, wadanda majalissar gudanarwar kungiyar ta amincewa a shekarar 2015.
Jami'in ya kara da cewa, yawan kudaden tallafin da kasashen Afirka suka tara, ya nuna jajircewer kasashe mambobin kungiyar ta AU, wajen samar da kudaden da ake bukata, yayin ayyukan wanzar da zaman lafiya da tsaro a nahiyar Afirka. (Saminu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China